
Mu Zagaya Duniya
RFI Hausa
Radios: RFI Hausa
Catégories: Actualités et Politique
Écoutez le dernier épisode:
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' ya saba waiwayar wasu daga cikin muhimman al’amuran da suka auku a makon da ya gabata ne. A wanna tasha ta Radio France Internationale yake zuwa muku. Daga cikin labarun da shirin wannan mako ya kunsa akwai rahoton da ya bayyana cewar matsalar hare-haren ‘yan ta’adda sun tilasta rufe akalla kashi 1 bisa 4 na yawan makarantu a Burkina Faso. A Najeriya kuma sabon gwmnan Zamfara mai jiran gado ya ce babu batun sulhu tsakanin gwamatinsa da ‘yan bindiga.
Épisodes précédents
-
396 - Matsalar ta'addanci ta tilasta rufe makarantu a Burkina Faso. Sat, 25 Mar 2023
-
395 - Boko Haram sun gwammaci mika kansu ga sojojin bayan kazamin fadan da suka gwabza da ISWAP Sun, 12 Mar 2023
-
394 - Bitar mahimman al'amuran da suka faru a makon da ya gabata Sat, 04 Mar 2023
-
393 - Yan Najeriya da suka fusata sun fansama kan titunan wasu biranen kasar Sat, 18 Feb 2023
-
392 - Girgizar kasa ta kashe mutane fiye da dubu 23 a Turkiya sa Syria Sat, 11 Feb 2023
-
391 - Akalla kananan yara 49 suka mutu sakamakon nutsewa a ruwa a Pakistan Sat, 04 Feb 2023
-
390 - Burkina Faso ta nanata umarnin da ta baiwa sojojin Faransa na su fice daga kasar Sat, 28 Jan 2023
-
389 - Bitar Labaran Mako: Saukar farashin kayaki a Najeriya karon farko cikin watanni 11 Sat, 21 Jan 2023
-
388 - Bitar Labaran Mako- Rashin kulawar lafiya ta sa mutuwar yara miliyan 5 a 2022 Sat, 14 Jan 2023
-
387 - Labaran karshen mako: Yadda aka yi jana'izar Pele da Fafaroma Benedict Sat, 07 Jan 2023
-
386 - Mutane akalla 890 ‘yan ta’adda suka kashe a Nijar cikin shekarar 2021 Sat, 24 Dec 2022
-
385 - Matakin gwamnatin jamhuriyar Nijar na fara maido da tsaffin sojoji bakin aiki Sat, 17 Dec 2022
-
384 - Mu zagaya Duniya- Ziyarar Shugaba Macron a Amurka Sat, 03 Dec 2022
-
383 - Bitar labaran mako: Adadin yawan al'umma ya kai biliyan takwas Sat, 19 Nov 2022
-
382 - Bitar labaran mako: Faduwar darajar kudin Najeriya Naira Sat, 05 Nov 2022
-
381 - Kasar Mali ta bukaci Faransa ta mutunta wasu ka'idoji kafin dawo da hulda tsakaninsu Sat, 29 Oct 2022
-
380 - Chadi: Zanga-zangar adawa da mulkin Soji ta yi sanadin mutuwar gwamman mutane Sat, 22 Oct 2022
-
379 - Ambaliyar ruwa ta yi sanadin mutuwar ‘yan Najeriya sama da 500 Sat, 15 Oct 2022
-
378 - Bitar labaran makon da ya gabata: Mutuwar Sarauniyar Ingila Elizabeth ta 2 Sat, 10 Sep 2022
-
377 - Bitar labaran mako: Yara miliyan 240 da basa zuwa makaranta a sassan Duniya Sat, 03 Sep 2022
-
376 - Bitar labaran mako: Ambaliyar ruwa ta tagayyara mutane dubu 300 a Chadi Sat, 27 Aug 2022
-
375 - Bitar labaran mako- Yadda Sojin Najeriya suka yi hobbasa a yaki da ‘yan ta’adda Sat, 20 Aug 2022
-
374 - Mu zagaya Duniya-‘Yan bindiga sun kai hari tare da fasa gidan Yari a Jamhuriyar Dr Congo Sat, 13 Aug 2022
-
373 - Bitar labaran makon da ya gabata a Najeriya nahiyar Afrika da sassan Duniya Sat, 06 Aug 2022
Afficher plus d'épisodes
5