
Mu Zagaya Duniya
RFI Hausa
Radios: RFI Hausa
Catégories: Actualités et Politique
Écoutez le dernier épisode:
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan makon tare da Nura Ado Suleiman, ya yi bitar wasu daga cikin labaran da suka fi ɗaukar hankali a makon da muka yi bankwana da shi, masamman haɗarin jirgin saman da ya yi sanadin salwantar rayukan mutane kusan 300 a India sai kuma munanan hare-haren da Isra’ila ta kai Teheran babban birnin ƙasar Iran.
Cikin makon da ya ƙare ne kuma Najeriya ta yi bikin ranar Dimokaradiyya (Tsarin mulkin da ƙasar ta shafe shekaru 26 tana ƙarƙashinsa ba tare da katsewa ba).shirin zai waiwayi bayanan da masana suka yi wajen auna cigaba da kuma matsalolin Najeriyar a Sikeli.
shirin ya kuma leƙa Masar don jin yadda jami’an tsaro suka tasa ƙeyar ‘yan Sudan da ke neman mafakar gudun hijira zuwa hanyar Libya.
Épisodes précédents
-
499 - Bitar labaran mako: Hatsarin jirgin India da harin da Isra'ila ta kai Iran Sat, 14 Jun 2025
-
498 - Menene ya sauya a yammacin Afrika tun bayan kafa ECOWAS shekaru 50 da suka gabata Sat, 31 May 2025
-
497 - Bitar labaran mako: Bukin cikar RFI Hausa shekaru 18 da kafuwa Sat, 24 May 2025
-
496 - Ƙungiyar JNIM ta kashe sojojin Burkina Faso kusan 200 Sat, 17 May 2025
-
495 - Rasha ta karɓi baƙuncin taron bikin cika shekaru 80 da kawo ƙarshen yaƙin duniya na biyu Sat, 10 May 2025
-
494 - Ma'aikata a sassan duniya sun gudanar da bikin ranarsu a cikin mumunan yanayi Sat, 03 May 2025
-
493 - Tasirin ziyarar ministan wajen Najeriya a Nijar ga rikicin ƙasashen biyu Sat, 19 Apr 2025
-
492 - Matakin Trump na janye haraji ya farfado da tagomashin kasuwannin duniya Sat, 12 Apr 2025
-
491 - Ƙasashen Duniya sun lashi takobin mai da martanin ƙaƙaba wa kayayyakin Amurka haraji Sat, 05 Apr 2025
-
488 - Sabuwar gwamnatin riƙon ƙwarya ta fara aiki a Jamhuriyar Nijar Sat, 29 Mar 2025
-
487 - Tinubu ya kafa dokar ta ɓaci a jihar Rivers, ya kuma dakatar da gwamna da mataimakiyarsa Sat, 22 Mar 2025
-
486 - Ƙungiyar ECOWAS ta bijiro da fara aikin rundunar soji mai zaman ko-ta-kwana Sat, 15 Mar 2025
-
485 - Manyan hafsoshin tsaron Najeriya da Nijar da Burkina Faso da kuma Mali sun tattauna Sat, 08 Mar 2025
-
484 - Majalisar Ƙoli ta Musulinci ta gargaɗi malaman Najeriya akan tada husuma Sat, 01 Mar 2025
-
483 - Babangida ya nemi afuwar 'yan Nijeriya a kan soke zaɓen Abiola Sat, 22 Feb 2025
-
482 - Kamfanonin sadarwa sun yi ƙarin kashi 50 kan kuɗin kiran Waya da na Data Sat, 15 Feb 2025
-
481 - Jamhuriyar Congo: 'Yan tawayen M23 sun yi shelar kafa gwamnati a birnin Goma Sat, 08 Feb 2025
-
480 - Wasu daga cikin labarun mako a cikin shirin Mu Zagaya Duniya Sat, 01 Feb 2025
-
479 - Wasu daga cikin labarun mako a cikin shirin Mu Zagaya Duniya Sat, 25 Jan 2025
-
478 - An cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a tsakanin Isra'Ila da Hamas Sat, 18 Jan 2025
-
477 - Chadi ta daƙile yunƙurin da ‘yan ta’adda suka yi na afkawa fadar shugaban kasa Sat, 11 Jan 2025
-
476 - Gudunmawar da marigayi Jimmiy Carter ya bai wa Afirka da Gabas ta Tsakiya Sat, 04 Jan 2025
-
475 - Bitar labaran mako: Nijar ta nanata zargin Najeriya kan shirin wargaza mata ƙasa Sat, 28 Dec 2024