
Muhallinka Rayuwarka
RFI Hausa
Radios: RFI Hausa
Catégories: Actualités et Politique
Écoutez le dernier épisode:
Shirin Muhallinka Rayuwarka tare da Nasiru Sani a wannan makon ya mayar da hankali kan shirin dashen itaciyar kuka da ya gudana a garin kwanni da ke jamhuriyar Nijar wanda Salisu Hamisu ya halarta don jin yadda shirin ya gudana tare da burin da ake da shi har ya kai ga baiwa itaciyar ta kuka muhimmanci a wannan yanki kuma a wannan karo.
Épisodes précédents
-
195 - Bikin dashen itaciyar Kuka a garin Kwanni na jamhuriyyar Nijar Sun, 26 Mar 2023
-
194 - Yadda manoman da ambaliyar ruwa ta shafa ke jiran Inshora a jihar Neja Sat, 21 Jan 2023
-
193 - Illar da matsalar zubar da shara a titunan Suleja ke haifarwar al'ummar Neja Sat, 07 Jan 2023
-
192 - Yadda Manoma a Najeriya ke fama da matsalar satar daga barayin gona Sat, 19 Nov 2022
-
191 - Rahoton hadin-gwiwar kungiyoyin manoman Najeriya dake gargadi kan yawan amfanin gonar da ake sacewa Sat, 29 Oct 2022
-
190 - Yadda shaye-shaye ke taka rawa wajen gurbata muhalli Sat, 22 Oct 2022
-
189 - Yadda Najeriya ta gaza mutunta yarjejeniyar Malabo da ke fatan ceto Noma- 2 Sat, 24 Sep 2022
-
188 - Yadda Najeriya ta gaza mutunta yarjejeniyar Malabo da ke fatan ceto harkar Noma Sat, 10 Sep 2022
-
187 - Karancin takin zamani a sassan Najeriya na kokarin tagayyara harkar Noma Sat, 03 Sep 2022
-
186 - Muhalli: Shirin tsaftace sana'ar magungunan feshin amfanin gona a Najeriya Sat, 27 Aug 2022
-
185 - Tsadar takin zamani na barazana ga yiwuwar fuskantar karancin abinci a Nijar Sat, 20 Aug 2022
-
184 - Kasashen Afirka ta yamma da Sahel za su fuskanci ruwan sama da ambaliya(masana) Sun, 24 Jul 2022
-
183 - Manoma na fuskantar kalubalen tsadar takin zamani Mon, 18 Jul 2022
-
182 - Gwamnatin Jamhuriyar Nijar za ta tallafawa manoma da takin zamani Sat, 02 Jul 2022
-
181 - Shirin kai wa talakawa irin shuka na zaman a Nijar Sat, 25 Jun 2022
-
180 - Wani matashi ya yi masana'antar samar da madarar shanu a zamanance a Najeriya Sun, 19 Jun 2022
-
179 - Tallafin bankin raya kasashen Afirka a bangaren noma a yankin Sat, 04 Jun 2022
-
178 - AFDB ya ware dala biliyan 1.5 don dakile matsalar yunwa a Afirka Sun, 29 May 2022
-
177 - An gaza kawar da matsalar rikicin manoma da makiyaya a Najeriya Sun, 22 May 2022
-
176 - Mazauna birnin Legas na kokawa da tsadar gidajen haya Sun, 22 May 2022
-
175 - Mahukuntan Nijar sun hana safarar tsuntsaye don dakile yaduwar murarsu Sun, 24 Apr 2022
-
174 - Mahukuntan Nijar na daukar matakan cike gibin noman damina da na rani Mon, 18 Apr 2022
-
173 - Kasashe 200 sun kulla yarjejeniyar rage sharar robobi Sun, 03 Apr 2022
-
172 - NIMET ta yi gargadi kan yanayin zafi da za'a fuskanta a Najeriya Sat, 19 Mar 2022
Afficher plus d'épisodes
5