
Ilimi Hasken Rayuwa
RFI Hausa
Wannan Shirin ya shafi Fadakar da al'umma game da ci gaban da aka samu a sha'anin Ilimi a fannoni daban-daban na duniya, tare da nazari kan irin ci gaban da aka samu wajen binciken kimiya da fasaha da ke neman saukakawa Dan’adam wajen tafiyar da rayuwarsa a duniya. Shirin kuma zai yi kokarin jin irin bincike da masana ke yi domin inganta rayuwar Bil’adama. Shirin na zo maku ne, a duk ranar Talata a shirye-shiryenmu na safe, a ku maimata ranar Alhamis.
Écoutez le dernier épisode:
Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' ya yi tattaki zuwa jihar Damagaram Zendir ta Jamhuriyar Nijar ne, inda jami'ar Damagaram ta yaye daliban farko da suka yi karatun aikin likita. A wannan jami'ar, kuma a wannan rana aka gudanar da bikin karrama malaman sashen koyar da kiwon lafiya da suka samu karin girma, sakamakon nasarar da suka yi ta cin jarabawar kwarewar nan ta hukumar kula da kwarewar malaman jami'o'i a nahiyar Afrika.
Épisodes précédents
-
335 - An yaye daliban farko da suka koyi aikin likita a jami'ar Damagaram Tue, 28 Mar 2023
-
334 - Yadda matsalar rashin fahimtar darasin lissafi ke shafar karatun dalibai a jihar Maradi Tue, 14 Mar 2023
-
333 - Masana sun sake sabon yunkuri domin kula da lafiya mata da yara a Najeriya Tue, 21 Feb 2023
-
332 - Shekaru 50 da fara yaye dalibai a Makarantar Sakandiren Gwale da ke jihar Kano Tue, 14 Feb 2023
-
331 - Yadda UNICEF ke tallafawa karatun Allo da na Boko a jihar Sokoto Tue, 07 Feb 2023
-
330 - Gudunmawar Farfesa Ibrahim Yaro Yahaya wajen bunkasa harshen Hausa Tue, 10 Jan 2023
-
329 - Masana a Najeriya na duba yadda za a inganta harshen Hausa Tue, 20 Dec 2022
-
328 - Shirin gwamnati na inganta wuraren daukar darasin dalibai a makarantun Jamhuriyar Nijar Tue, 13 Dec 2022
-
327 - Duniya ta raja'a a kan sabuwar fasahar intanet ta 5G Tue, 06 Dec 2022
-
326 - Yadda matsalar siyasa ta shafi karatun dalibin jihar Sokoto da ke karatu a Rasha Tue, 01 Nov 2022
-
325 - Najeriya ce sahun gaba a kasashen da ke da yawan yaran da basa zuwa makaranta Tue, 18 Oct 2022
-
324 - Karuwar kananan yaran da basa zuwa Makaranta a Najeriya Tue, 13 Sep 2022
-
323 - Yadda makarantar firamaren Rahmaniyya ta samu tagomashin Gini Tue, 30 Aug 2022
-
322 - Shirin karfafa gwiwar marubutan adabi a Najeriya don sauya rayuwar jama'a Tue, 16 Aug 2022
-
321 - Najeriya ce ta farko a jerin kasashen da ke da yaran da basa zuwa makaranta Tue, 09 Aug 2022
-
320 - Rashin biyawa daliban Zamfara kudin jarabawar WAEC ya tayar da da hankalin Iyaye Tue, 02 Aug 2022
-
319 - Buhari ya bada wa'adin kawo karshen yajin aikin ASUU Tue, 26 Jul 2022
-
318 - Yadda yakin Rasha a Ukraine ya shafi daliban Najeriya da ke karatu a kasar Tue, 05 Jul 2022
-
317 - Yadda gwamnatin Kaduna ta sake korar malaman makarantu fiye da dubu 1 Tue, 28 Jun 2022
-
316 - Illar da yakin Rasha da Ukraine ya yi wa daliban Najeriya Thu, 23 Jun 2022
-
315 - Wani mai larurar rashin gani ya zama malamin makaranta a Kano kashi na 2 Tue, 21 Jun 2022
-
314 - Wani mai larurar rashin gani ya zama malamin makaranta a jihar Kano Tue, 14 Jun 2022
-
313 - Yadda siyasa ta dagula wa wani dan jihar Sokoto karatunsa a Rasha Tue, 07 Jun 2022