
Kasuwanci
RFI Hausa
Radios: RFI Hausa
Catégories: Économie et Entreprise
Écoutez le dernier épisode:
Shirin "Kasuwa akai Miki dole" na wanan mako tare da Ahmed Abba ya leka ne jihar Dosso dake Jamhuriya Nijar, yankin da ke kan iyaka da birnin Cotonou na Jamhuriya Benin inda jama'a suka shiga matsanancin halin tsadar rayuwa tare da kariyar tattalin arziki, sakamakon takun-kuman da Kungiyayoyi irinsu ECOWAS ko CEDEAO suka laftawa kasar, saboda Juyin mulkin da Sojoji sukayi.
A Ranar 9 ga Watan Octoba da ya wuce Jamhuriya Benin ta rufe iyakar dake tsakaninta da makwabciyarta Jamhuriyar Nijar, bayan matakin da Kungiya ECOWAS ko CEDEAO ta dauka bayan da sojoji suka karbe mulki Ranar 26 ga watan Yuli wajen hambarar da shugaban Mohamed Bazoum.
Jamhuriyar Bénin ta dauki matakin soke duk wata hulda cinikaya da gwamnatin sojin Nijar.
Wanan matakin dai ya janyo hauhawa farashin Kayan bukatun jama'a na yau da kullun tare da haifar da koma bayan tattalin arziki a wasu sassan kasar, masamman yankin Dosso, jiha daya tilo a Nijar da ta yi iyaka da Bénin har tsawan kilimita 150 daga yammacin Kasar.
Épisodes précédents
-
310 - Yadda rufe iyakar Benin ya haifar da tsadar rayuwa a Nijar Wed, 22 Nov 2023
-
309 - 'Yan Najeriya na cikin matsin tattalin arziki tun bayan janye tallafin mai Wed, 15 Nov 2023
-
308 - Yadda masu kiwon kaji a Najeriya ke rufe gonakinsu saboda tsadar kayan abinci Wed, 01 Nov 2023
-
307 - Yadda aka sake bude kasuwar Monday Market a jihar Borno Wed, 25 Oct 2023
-
306 - CISLAC ta horas da 'yan majalisun Najeriya kan muhimmacin haraji ga kasa Wed, 18 Oct 2023
-
305 - Yadda Proparco ta ba da gudummuwa ga tattalin arzikin Najeriya cikin shekaru 15 Tue, 17 Oct 2023
-
304 - Jiragen ƙasa sun fara jigilar kayayyaki daga Legas zuwa Ibadan Wed, 20 Sep 2023
-
303 - Yadda kwanaki 100 na gwamnatin Tinubu ya riski ƴan Najeriya Wed, 13 Sep 2023
-
302 - Matsunta a Kamaru sun bukaci dage haramcin kamun kifi a Lagdo Wed, 06 Sep 2023
-
301 - Tasirin tattalin arzikin shigar sabbin kasashe kungiyar BRICS Sat, 02 Sep 2023
-
300 - Janye tallafin mai: Ta yaya tallafin gwamnatin Najeriya zai kai ga marasa galihu? Wed, 23 Aug 2023
-
299 - Farashin kayan abinci ya yi tashin goron zabi a duniya Wed, 16 Aug 2023
-
298 - Takunkuman ECOWAS da UMOA sun fara tasiri kan al'ummar Nijar Thu, 10 Aug 2023
-
297 - Janye tallafin man fetur ya jefa 'yan Najeriya cikin mawuyacin hali Wed, 02 Aug 2023
-
296 - Tasirin sabon matakin gwamnatin Najeriya kan kudaden waje Wed, 21 Jun 2023
-
295 - Halin da ake ciki bayan janye tallafin man fetur a Najeriya Wed, 07 Jun 2023
-
294 - An samar da masana'antar sarrrafa albasa a jihar Sokoto Wed, 31 May 2023
-
293 - Najeriya - An kaddamar da Matatar man Dangote mafi girma a duniya Wed, 24 May 2023
-
292 - Al'ummar Najeriya na ganin tsananin tsadar tumatur musamman a yanki kudanci Wed, 17 May 2023
-
291 - Tasirin aikin hakar mai a Nasarawa ga arewacin Najeriya Wed, 03 May 2023
-
290 - Najeriya ta sake tsundama cikin hauhawan farashin kayayyaki Wed, 26 Apr 2023
-
289 - Matsin tattalin arziki ya haifar da tashin farashin kayayyaki a Ghana Wed, 19 Apr 2023
-
288 - Kasuwar Mile 12 dake Legas ta kayyade farashi saboda watan Ramadana Fri, 14 Apr 2023
-
287 - Yadda matsalar karancin takardun kudin Naira ta shafi 'yan Najeriya Wed, 29 Mar 2023